Yang Jiechi ya gana da manyan jami'an kasashen Chadi, Sudan da Gambia
2016-07-28 21:12:17
cri
Mamban majalisar gudanarwa ta kasar Sin Yang Jiechi ya gana da ministan harkokin wajen kasar Chadi Moussa Faki Mahamat, mai bada taimako ga shugaban kasar Sudan Awadh Ahmed Al jazz da kuma ministan harkokin wajen kasar Gambia Neneh Macdouall Gaye, a yau Alhamis a nan birnin Beijing. (Zainab)