in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Yang Jiechi ya gana da shugaban hukumar zararwar South Center
2015-11-11 10:40:09 cri

A jiya Talata 10 ga watan nan ne wakilin majalisar gudanarwar kasar Sin Yang Jiechi, ya gana da shugaban hukumar zararwar South Center, kuma tsohon shugaban kasar Tanzania Benjamin Mkapa a babban dakin taron jama'a dake nan birnin Beijing.

A yayin ganawar tasu, Yang ya bayyana cewa, a matsayinta na wata muhimmiyar hukumar masana masu kaifin basira, South Center ta taka muhimmiyar rawa wajen inganta hadin kai tsakanin kasashe masu tasowa, da karfafa hadin kai tsakanin kasashe masu tasowa da na masu ci gaba. Ya ce kasar Sin na fatan kara hadin gwiwa da South Center, don taimakawa kasashe masu tasowa wajen tabbatar da samun bunkasuwa da wadata tare.

A nasa bangare Mkapa ya bayyana cewa, hukumarsa na fatan ci gaba da kokari tare da kasar Sin, a fannin zurfafa hadin kai tsakanin kasashe masu tasowa, da ba da gudummawa kan tabbatar da ajandar samun dauwamammen ci gaba na shekarar 2030. (Bilkisu)

Labarai masu Nasaba
ga wasu
v An yi ganawa tsakanin manyan jami'an kasar Sin da Amurka 2015-08-28 19:39:00
v Babban jami'in Sin ya nuna rashin jin dadi game da sabuwar dokar tsaron Japan 2015-07-16 21:16:17
v Yang Jiechi ya halarci shawarwari game da kiyaye tsaro tsakanin Sin da Rasha 2015-05-26 10:48:28
v Mamban majalissar gudanarwar Sin Yang Jiechi ya gana da ministan tsaron Afrika ta Kudu 2015-05-26 10:19:02
v Shugabannin kasar Uganda sun gana da babban jami'in kasar Sin 2015-02-11 10:56:40
v Yang Jiechi ya gabatar da jawabi yayin bikin bude taron MSC karo na 51 2015-02-07 17:21:20
v Yang Jiechi zai kai ziyara Jamus da wasu kasashen Afirka uku 2015-02-06 11:03:07
v Yang Jiechi ya zanta da mai taimakawa shugaban kasar Amurka 2014-09-09 14:39:44
v Yang Jiechi ya gana da ministan harkokin wajen Sudan 2014-08-28 10:19:39
v Babban jami'in kasar Sin ya bayyana ra'ayinsa kan ziyarar da Shinzo Abe ya yi a Haikalin Yasukuni 2013-12-28 18:33:05
v An bayyana babban zaman MDD karo na 67 a matsayin wani dandali mafi girma dake wakiltar kasashen duniya 2013-11-09 16:16:18
v Babban jami'in kasar Sin ya halarci bikin bude taro karo na uku na dandalin hukumomin kwararru na Sin da Afrika 2013-10-21 16:45:49
ga wasu
v Mamban majalissar gudanarwar Sin Yang Jiechi ya gana da ministan tsaron Afrika ta Kudu 2015-05-26 10:19:02
v Shugabannin kasar Uganda sun gana da babban jami'in kasar Sin 2015-02-11 10:56:40
v Yang Jiechi ya gana da ministan harkokin wajen Sudan 2014-08-28 10:19:39
v Babban jami'in kasar Sin ya halarci bikin bude taro karo na uku na dandalin hukumomin kwararru na Sin da Afrika 2013-10-21 16:45:49
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China