in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Hira da Abubakar Sani Kutama dalibin Najeriya dake karatu a birnin Shenyang dake arewacin kasar Sin
2019-05-17 13:40:11 cri


A cikin shirinmu na wannan mako, wakilinmu Murtala Zhang ya zanta da wani dalibin tarayyar Najeriya, wanda ke karatu a kwalejin koyon ilimin likitanci dake birnin Shenyang na lardin Liaoning a arewa maso gabashin kasar Sin, wato Abubakar Sani Kutama, wanda aka fi sani da suna Dr. Kutama, inda ya bayyana karatu gami da zaman rayuwarsa a kasar Sin. Ga cikakkiyar hirarsu.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China