2020-07-09 10:38:10 cri |
A cikin jawabinsa, Liu Guoliang ya ce, 'yan wasan kwallon tebur, da kuma masu kaunar wasan, su ne tushen kungiyar WTT, kuma kungiyar za ta ci gaba da kara tuntubar Afrika.
A cikin jawabinsa, babban jami'in gudanarwa na WTII Steve Danton, ya bayyanawa mahalarta taron daga nahiyar Afrika na kungiyar ta WTT, irin bunkasuwar wannan wasa a nahiyar Afrika. Ya ce, WTT na shirin tura 'yan wasan Afrika wuraren samun horo tare da 'yan wasan kasar Sin mafiya kwarewa, kuma suna shirin kara bunkasa wannan wasa a nahiyar. (Amina Xu)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China