Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Nazari kan yadda aka kafa "kungiya mafi samun ci gaba a tarihi" a kasar Sin
2020-07-01 21:51:26        cri

Cikin shekaru 99 da jam'iyyar Kwaminis ta kasar Sin ke kokarin gudanar da harkoki masu alaka da mulki a kasar Sin, ta dade tana fuskantar kalubaloli daban daban, musamman ma a fannin moriya da yadda ake fama da kwadayi a zuci. Matsalar cin hanci da karbar rashawa ta shafi wasu 'yan jam'iyyar, da jami'ai, lamarin da ke bukatar kulawa cikin gaggawa.

Babban sakataren jam'iyyar Kwaminis ta kasar Sin, Xi Jinping, ya taba bayyana cewa, "Kada a yi facaka da kudin jama'a. Kana kar a yi amfani da ikon gwamnati bisa dalilin son kai."

Yadda ake kokarin dakile cin hanci da rashawa a kasar Sin ya janyo hankalin mutanen duniya .

 

Yawan jami'an da aka kama su da laifin cin hanci da rashawa tsakanin shekarun 2017-2019

Manyan jami'ai na gwamnatin tsakiya

shekarar 2017 mutane 18

shekarar 2018 mutane 23

shekarar 2019 mutane 20

Manyan jami'an kamfanonin mallakar kasa

shekarar 2017 mutane 9

shekarar 2018 mutane 15

shekarar 2019 mutane 62

Jami'an gwamnatocin larduna

shekarar 2017 mutane 221

shekarar 2018 mutane 354

shekarar 2019 mutane 408

1  2  3  4  5  6  7  8  9  10  11  

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China