2020-03-27 10:06:23 cri |
Babban sakataren na MDD Antonio Guterres, ya kuma yi kira ga sauran kungiyoyi masu dauke da makamai, da su ma su dauki irin wannan mataki.
Guterres ya nanata kiran sake komawa kan teburin sulhu, don magance dukkan batutuwa masu muhimmanci a yankin arewa maso yammaci da kudu maso yammacin kasar ta Kamaru, don kawo karshen tashin hankali da kuncin da jama'a ke fuskanta a wadannan yankuna.(Ibrahim)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China