![]() |
|
2020-03-26 21:54:56 cri |
Xi Jinping ya bayyana hakan ne a Alhamis din nan, yayin da yake halartar taron kolin G20 na musamman, kan batun yaki da cutar numfashi ta COVID-19 ta kafar bidiyo. Ya ce Sin ta karbi tallafi da karfafa gwiwa daga sassan duniya daban daban, a lokacin da take tsaka da fuskantar mawuyacin hali na yaki da cutar ta COVID-19. (Saminu)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China