![]() |
|
2020-03-26 21:09:28 cri |
Kasar Saudiyya ce ta dauki nauyin shirya taron, kuma an gudanar taron ne ta yanar gizo. Kasashe mambobin G20, da kasashe baki, da kuma jami'an kungiyoyin kasa da kasa masu ruwa da tsaki sun halarci taron. Wannan ne karon farko da G20 ta gudanar da taron shugabanninta ta yanar gizo, haka kuma karo na farko da shugaban kasar Sin ya halarci babban taron kasa da kasa tun bayan barkewar cutar. (Lubabatu)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China