Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Shugaban kasar Sin ya aike da sakon jaje ga shugabannin kasashen Faransa, Jamus, da Serbia
2020-03-21 22:17:24        cri
Shugaban kasar Sin Xi Jinping, daya bayan daya ne ya aike da sakonni zuwa ga shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron, da shugabar gwamnatin kasar Jamus Angela Merkel, gami da shugaban kasar Serbia, Aleksandar Vucic, inda ya jakantawa gwamnatoci da jama'ar kasashen 3 kan yanayin barkewar cutar COVID-19 a kasashen, a madadin gwamnatin kasar Sin da jama'ar kasar. (Bello Wang)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China