![]() |
|
2020-03-21 21:02:06 cri |
Shugaban kasar Sin ya ce, kasarsa na goyon bayan kokarin kasar Sifaniya na neman dakile yaduwar cutar COVID-19, kana tana son bayyana fasahohinta a fannin kandagarkin cutar da jinyar majiyyata ga kasar Sifaniya. (Bello Wang)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China