![]() |
|
2020-03-18 19:26:28 cri |
Da yake karin haske yayin kaddamar da kwamitin a Abuja, babban birnin kasar, sakataren gwamnatin tarayyar Najeriya, Boss Mustapha ya bayyana cewa, matakan da gwamnatoci suka dauka a sassa daban-daban na duniya, ya nuna cewa, cutar COVID-19 ta haifar da babbar barazana ga daukacin bil-Adama, don haka wajibi ne kowace kasa ta dauki mataki, kimiya da dabaru gami da tsare-tsare.
Mustapha ya ce, mambobin kwamitin za su taimakawa kasar, a matakan da ta dauka a sassa da wanda gwamnatoci ke dauka kan yaki da cutar. (Ibrahim)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China