2020-03-02 19:21:07 cri |
Wata kafar 'yan sanda ta bayyana a yau Litinin cewa, kananan hukumomi uku da wannan lamari ya shafa, sun hada da Giwa, da Birnin Gwari da kuma karamar hukumar Igabi, dukkansu a yankin arewacin jihar ta Kaduna.
Majiyar ta shaidawa manema labarai cewa, 'yan bindigar sun farma kauyuka shida dake wadannan yankuna uku. (Ibrahim)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China