![]() |
|
2020-02-29 16:30:20 cri |
Cikin wata sanarwa da fadar White House ta fitar a jiya, Shugaba Trump ya ce idan kungiyar Taliban da gwamnatin Afghanistan suka cika alkawarinsu, za a samu gagarumin ci gaba wajen ingiza kawo karshen yaki a Afghanistan, tare da mayar da sojin Amurka gida.
Shugaba Trump ya kara da cewa, sakataren tsaron Amurka Mark Esper, zai fitar da wata sanarwar hadin gwiwa da gwamnatin Afghanistan, sai dai bai yi karin bayani game da kunshin sanarwar ba. (Fa'iza Mustapha)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China