Sin ta lashi takobin dawo da al'ummarta na Hubei da suka makale a kasashen waje
2020-01-31 16:03:29 cri
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Hua Chunyin ta ce la'akari da matsalolin da Sinawa daga lardin Hubei, musammam wadanda suka fito daga birnin Wuhan ke fuskanta a kasashen waje, gwamnatin kasar Sin ta yanke shawarar shatar jirage domin kwaso su kai tsaye zuwa birnin na Wuhan, nan ba da jimawa ba. (Fa'iza Mustapha)