Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Shugaban kasar Sin zai ziyarci kasar Myanmar
2020-01-10 11:06:25        cri
Mai magana da yawun ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Hua Chunying ta ce bisa gayyatar shugaban kasar Myanmar U Win Myint, shugaba Xi Jinping zai gudanar da ziyarar aiki a Myanmar, tsakanin ranekun 17 zuwa 18 ga watan nan na Janairu.

Hua Chunying ta bayyana hakan ne a Jumma'ar nan.(Saminu)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China