![]() |
|
2020-01-07 13:58:40 cri |
A Ranar 17 zuwa 19 ga watan Nuwamban bara ne aka yi taron dandalin dalibai masu neman digiri na biyu na kungiyar jami'o'in kasa da kasa masu nazarin sauyin yanayi a jami'ar Tsinghua, inda daliban kungiyar suka aikawa shugaban wata wasika, don bayyana abubuwan da suka karu wajen halartar ayyukan kungiyar, da kuma tunanin da suka yi na yadda za su sauke nauyin dake wuyansu don tinkarar sauyin yanayi da ingiza sha'anin kiyaye muhalli. (Mai fassarawa: Amina Xu)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China