![]() |
|
2020-01-06 20:35:54 cri |
Shugaba Xi ya bayyana haka ne, yayin da yake ganawa da Mamau a babban dakin taron jama'a dake birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin.
Tun a watan Satumban shekarar 2019 ne dai, kasashen Sin da Kiribati suka sake dawo da huldar diflomasiya a tsakaninsu, bisa manufar kasar Sin daya tak a duniya, lamarin da ya bude wani sabon babi a alakar kasashen biyu. (Ibrahim Yaya)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China