![]() |
|
2019-12-25 13:42:28 cri |
Ya ce, kasar Sin kasa ce mai son adalci da zaman lafiya, dukkan manufofin da take gudanarwa suna nuna halinta na hakurin juna. A fannin tattalin arziki kuma, kasar Sin tana bude kofa ga waje domin neman karin jari, da kuma karfafa hadin gwiwarta da sauran kasashen duniya. Shi ya sa, hana bunkasuwar kasar Sin ta hanyar sanya yankin Hong Kong cikin rashin kwanciyar hankali ba shi da ma'ana ko kadan, kasar Amurka ba za ta cimma nasara ba. (Maryam)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China