![]() |
|
2019-12-17 15:11:05 cri |
Dandalin, wanda hukumar kula da 'yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya da gwamnatin kasar Switzerland suka dauki nauyin shiryawa zai maida hankali kan bullo da wani shiri na dogon lokaci don taimakawa 'yan gudun hijira daga kasashe daban-daban gami da kasashe da unguwannin da suka karbe su.
Wasu manyan kasashe biyar da suka karbi 'yan gudun hijira sun taimaka wajen gudanar da wannan dandalin na tsawon yini uku, ciki hadda Costa Rica da Habasha da Jamus da Pakistan da kuma Turkiyya.(Murtala Zhang)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China