Kawancen raya tattalin arziki da harkokin kudi na kasashen yammacin Afrika ya baiwa mambobinsa uku tallafin kudin yaki da ta'addanci
An rufe taron musamman na kawancen raya tattalin arziki da harkokin kudi na kasashen yammacin Afrika a jiya Talata a Senegal, inda aka yanke shawarar baiwa mambobin kungiyar uku tallafin kudi dala miliyan 100 na yaki da ta'addanci a yankin Sahel, kasashen 3 sun hada da Mali, Niger, da Burkina Faso, wadanda kuma mambobi ne ne kungiyar kasashe biyar na yankin Sahel. (Amina Xu)
Labarai masu Nasaba