2019-11-30 20:31:53 cri |
Li Keqiang, wanda kuma mamba ne na kwamitin gudanarwa na hukumar kula da harkokin siyasa ta kwamitin tsakiya ta JKS, ya ce kasar Sin ta samu nasarori a fannonin kariya da yaki da cutar kanjamau, yayin da take fuskantar wasu sabbin abubuwa masu jan hankali. (Fa'iza Mustapha)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China