![]() |
|
2019-11-30 20:09:39 cri |
Xi Jinping ya bayyana haka ne yayin da yake jagorantar wani zaman nazari na hukumar kula da harkokin siyasa ta kwamitin tsakiya na JKS, game da karfafa tsari da karfin aikin bada agajin gaggawa a kasar. (Fa'iza Mustapha)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China