2019-11-27 19:38:39 cri |
Xi, wanda har ila shi ne babban sakataren kwamitin koli na JKS, kana shugaban kwamitin kolin sojojin kasar, ya bayyana haka ne, yayin bude wani shirin horas da hafsoshin cibiyoyi da makarantun soja da aka gudanar a birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin. (Ibrahim)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China