![]() |
|
2019-11-01 15:46:01 cri |
Kakakin rundunar ya ce bakin hauren sun fito ne daga kasashen daban-daban na Afrika da Asiya da na Larabawa, yana mai cewa, an kai su cibiyar da ake karbarsu a birnin Tripoli. (Fa'iza Mustapha)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China