![]() |
|
2019-09-24 10:50:46 cri |
Sanarwar ta ce, kungiyar SCO na martaba dokokin kasa da kasa, ya kamata a martaba kundin tsarin mulkin MDD, musamman ma ka'idojin daina tsoma baki a harkokin cikin gidan juna, girmama ikon mulki da cikakken yankin kasashen juna, da ma kiyaye muradun kasa da kasa.
Don haka, kungiyar ta yi kira ga wasu kasashen waje, da su yi watsi da duk wani yunkurin da zai tsananta halin da yankin Hong Kong ke ciki, da daina kawo cikas ga aikin maido da oda da kwanciyar hankali a yankin.(Kande Gao)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China