Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Kasar Sin ta sanar da gina wasu sabbin yankunan cinikayya na gwaji guda 6
2019-08-26 15:30:19        cri
A yau ne majalisar gudanarwar kasar Sin ta fitar da taswira game da gina wasu sabbin yankunan cinikayya na gwaji guda 6, a kokarin zurfafa gyare-gyare da bude kofa a sabon zamani.

Za a gina sabbin yankunan ne a lardunan Shandong da Jiangsu da Guangxi da Hebei da Yunnan da kuma Heilongjiang. (Fa'iza Mustapha)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China