2019-08-22 10:46:11 cri |
An ba da labarin cewa, harin ya auku ne a daren ranar 20 ga wata, lokacin da Akabe ke kan hanyar sa ta zuwa Abuja, fadar mulkin kasar, inda 'yan bindigar suka bullo ta yankin kan iyakar jihar Nasarawa, suka kuma bude wuta kan ayarin motocin, lamarin da ya haifar da musayar wuta da 'yan sandan dake cikin ayarin, kafin daga bisani maharan su tsere. (Amina Xu)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China