2019-08-08 13:53:10 cri |
Jakadan Sin dake kasar Zhou Pingjian, ya taya wa wadanda suka sami kyautar kudi karatun murna, tare da kara musu kwarin gwiwar ganewa idonsu yadda kasar Sin take yauzu, da himantu wajen karatunsu da cimma muradunsu, ta yadda za su ba da gudummawarsu ga ci gaban Nijeriya a nan gaba. (Amina Xu)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China