Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Ofishin gwamnatin tsakiya na kasar Sin ya yi tir da rikicin da ya auku a filin jirgin saman Hong Kong
2019-08-14 16:10:15        cri

Ofishin gwamnatin tsakiya na kasar Sin a yankin musammam na Hong Kong, ya bayyana bacin rai tare da yin tir da harin da masu zanga-zanga suka kai wa mazauna babban yankin kasar Sin 2, a filin jirgin saman kasa da kasa na Hong Kong a jiya Talata. (Fa'iza Msutapha)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China