![]() |
|
2019-07-26 19:15:38 cri |
Xi, wanda har ila shi ne babban sakataren kwamitin koli na JKS, kana kwamandan rundunar askarawar kasar, ya yi wannan kiran ne, yayin ganawa da wakilan 'yan mazan jiya, wadanda suka zo birnin Beijing, don halartar taron kasa game da ayyukan da suka harkokin 'yan zaman jiya. (Ibrahim Yaya)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China