Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Za a gudanar da taron tattaunawa kan ciniki tsakanin manyan jami'an Sin da Amurka karo na 12 a makon gobe
2019-07-25 19:02:07        cri
Kakakin ma'aikatar cinikayya ta kasar Sin Gao Feng ya bayyana a yau Alhamis cewa, manyan jami'an Sin da Amurka za su hadu da juna daga ran 30 zuwa 31 ga watan Yuli a birnin Shanghai don gudanar da taron tattauna batun ciniki tsakanin manyan jami'an Sin da Amurka karo na 12 bisa tushen adalci da mutunta juna. (Amina Xu)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China