Bayan dubun gaisuwa mai tarin yawa dafatan dukkanin ma'aikatan sashen Hausa suna cikin koshin lafiya.
Bayan haka, inason yin amfani da wannan dama in mika taya murna ga dukkanin al'ummar musulmi a fadin duniya a bisa shiga sabon wata mai alfarma na watan Ramadan, Allah yasa muyi Azumi lafiya mugama lafiya Amin, banda haka ina murna da ganin yadda musulmai suke gudanar da Azuminsu a kasar Sin.
Nagode fatan alheri.
Wassalam, Abdulkadir Ibrahim, G.C.L.C Kano.