in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ziyarar da shugaban kasar Sin mr. Xi a kasashen Saudia, Iran da Masar ta samu karbuwa kuma ta ja hankalin masu saura
2016-01-24 11:59:11 cri

Slm. Yanzu muna maida hankali bisa ziyarar shugaba Xi a kasashen Iran, Saudia Arebia da Masar. Muna fata za ku watso mana da labaru da rahotanni masu dumi-dumi dangane da wannan ziyara mai cike da tarishi.

A shekarar 1999, tsohon shugaban kasar Sin mr. Jiang Zemin ya ziyarci kasar Saudia Arebia inda ya gana da mahukuntan kasar Saudia tare da rittaba hannu bisa hadin gwiwa ta fannin harkokin man fetur da dai sauransu.

Daga Alhaji Ali kiraji Gashua.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China