Rundunar sojojin kasar Sudan za ta kafa majalissar koli domin jagorantar kasar
2019-04-11 20:30:33
cri
A yau Alhamis ne rundunar sojojin kasar Sudan, ta fitar da sanarwar shirin kafa majalissar kolin soji, wadda za ta jagoranci kasar bayan hambarar da gwamnatin shugaba Omar al-Bashir. (Saminu Hassan)