in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Sin na fatan cimma yarjejeniyar moriyar juna tare da Amurka
2019-02-19 21:02:43 cri

Game da shawarwarin tattalin arziki da cinikayya da za a yi a 'yan kwanaki masu zuwa, kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Geng Shuang ya bayyana a yau Talata a Beijing, cewar, ana fatan kasashen Sin da Amurka za su aiwatar da ra'ayoyin da shugabannin kasashen biyu suka cimma yayin ganawarsu a kasar Argentina, da yin kokari tare domin neman cimma wata yarjejeniyar moriyar juna da sassan biyu za su amince da ita. Hakan ya dace da muradun Sin da Amurka, kana shi ne burin da kasashen duniya ke da shi.(Kande Gao)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China