in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin za ta kafa rukunonin koyar da ilmin sana'a 300 nan da 2020
2019-02-14 10:40:24 cri

Majalisar gudanarwar kasar Sin, ta fitar da shirin yi wa aikin koyar da ilmin sana'a gyaran fuska, inda ta ce, nan da shekarar 2020, kasar Sin za ta kafa rukunonin gwaji na koyar da ilmin sana'a guda 300, inda ta ke fatan kamfanoni matsakaita da kanana za su shiga aikin.

Kana ya zuwa shekarar 2022, za a kafa jami'o'in koyar da ilmin sana'o'i guda 50 a nan kasar Sin, ta yadda ma'aunin tsarin koyar da ilmin sana'a a kasar, zai kai sahun gaba a fadin duniya.(Jamila)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China