Sin: Ana fatan ganin Koriya ta Arewa da Amurka sun ci gaba da muhawara tare da samun nasara
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Lu Kang ya furta a yau Talata cewa, kasar Sin tana fatan ganin bangarorin Koriya ta Arewa da Amurka, sun ci gaba da muhawara da juna, tare da cimma nasarori, kuma kasar Sin za ta ci gaba da goyon bayan hakan. (Bello Wang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku