in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Hadin-gwiwar kafofin watsa labarai na taimakawa ci gaban dangantakar Sin da Afirka
2018-10-19 19:02:05 cri

Babban manajan kamfanin watsa labarai na Zanzibar na Tanzaniya Muhammed Seif Khatib, ya bayyana a yau Jumma'a a nan birnin Beijing cewa, ingantar hadin-gwiwar kafofin watsa labaran Sin da Afirka, na taimakawa sosai ga ci gaban dangantakarsu.

A wajen taron majalisar zartarwa karo na uku, na kungiyar hadin-gwiwar kafofin watsa labaran talabijin na Afirka, wato "Africa Link Union" a turance, Muhammed Seif Khatib ya ce, kamfaninsa na yin hadin-gwiwa tare da kamfanin CCTV+, da kamfanin dillancin labaran kasar Sin wato Xinhua, wajen yin musanyar bidiyo, da labarai, da kuma rahotanni, tare kuma da tura ma'aikatansa kasar Sin don su samu horo. (Murtala Zhang)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China