in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Masana dokokin Afirka na sa ran hadin-gwiwar Sin da Afirka za ta samar da sabon zarafi ga ci gaban Afirka
2018-07-04 19:48:19 cri
Yau Laraba, a birnin Beijing na kasar Sin, aka rufe dandalin tattaunawa kan hadin-gwiwar kasashen duniya ta fuskar doka bisa shawarar 'ziri daya da hanya daya' da ma'aikatar harkokin wajen Sin da kungiyar masana dokoki ta kasar suka shirya.

A yayin dandalin tattaunawar, an bayar da sanarwar shugaba ta hadin-gwiwa, inda masana dokoki daga kasashen Afirka ke sa ran cewa, hadin-gwiwar Sin da Afirka ta fuskar doka bisa shawarar 'ziri daya da hanya daya' za ta samar da sabon zarafi ga ci gaban nahiyar Afirka baki daya.(Murtala Zhang)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China