in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin ta bukaci Amurka da ta daina tsoma baki a cikin harkokin gidan sauran kasashe
2018-10-12 20:34:38 cri

Yau kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Lu Kang, ya bayyana a yayin taron ganawa da manema labaran da aka saba yi a nan birnin Beijing cewa, har kullum gwamnatin kasar Sin na mai da hankali matuka kan hakkin dan Adam, haka kuma tana kokarin kyautata yanayin da al'ummun kasar ke ciki a fannin, a don haka ta bukaci Amurka da ta kara dora muhimmanci kan yanayin kiyaye hakkin dan Adam da take ciki, kuma kada ta ci gaba da tsoma baki a cikin harkokin gidan sauran kasashe, ta hanyar fakewa da siyasar kiyaye hakkin dan Adam.(Jamila)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China