in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Jakadan kasar Sin ya bayyana ra'ayin Sin game da batun 'yan gudun hijira
2018-10-03 15:36:55 cri
Jakadan Sin a ofishin MDD da sauran kungiyoyin kasa da kasa dake birnin Geneva na kasar Switzerland, Yu Jianhua, ya gabatar da jawabi yayin taron muhawarar MDD karo na 69 game da batun 'yan gudun hijira, inda ya bayyana ra'ayin kasar Sin kan batun.

Ya ce, ya kamata a tinkari matsalar 'yan gudun hijira karkashin wani tsarin da ya shafi kasashe daban daban, da daukar matakai iri-iri don daidaita matsalar tun daga tushe. Haka kuma, ya bukaci a kalli batun da idon basira, ba tare da karkata ga wani bangare ba. (Bello Wang)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China