Shugaba Xi ya gana da shugabannin kasashen Gabon da Mazambique da Zambia
Shugaba Xi jinping na kasar Sin, ya gana da takwaransa na Gabon, Ali Bongo Odimba da na Mozambique, Filipe Nyusi da kuma shugaban kasar Zambia Edgar Lungu, a yau Asabar, gabanin fara taron dandalin tattauana hadin gwiwar Sin da Afrika. (Fa'iza Mustapha)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku