in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Xi Jinping ya halarci taron masu masana'antu da 'yan kasuwa na kasashen BRICS
2018-07-26 11:32:00 cri

Jiya Laraba, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya halarci taron dandalin tattaunawar harkokin masana'antu da kasuwanci na kasashen BRICS da aka yi a birnin Johannesburg na kasar Afirka ta Kudu. A jawabinsa Shugaba Xi ya ce, duniya na fuskantar manyan canje-canje a halin yanzu, kuma wannan wata kyakkyawar dama da kuma kalubale ne ga kasashe masu tasowa da ma kasashen da tattalin arzikinsu ke saurin bunkasa. Ya kamata mu karfafa hadin gwiwar dake tsakanin kasashen BRICS bisa halin da muke ciki, da dukufa wajen raya kasashenmu a lokacin da kasashen duniya ke kokarin bunkasa da kuma ci gaban kasashen BRICS, ta yadda za a kai ga sabon matsayi na samun bunkasuwa cikin shekaru goma masu zuwa. (Maryam)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China