in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugabannin Sin da Afrika ta kudu sun cimma matsaya daya kan raya dangantakar abota bisa manyan tsare-tsare a dukkan fannoni
2018-07-25 10:43:44 cri

A jiya ne shugaban kasar Sin Xi Jinping ya yi shawarwari da takwaransa na kasar Afrika ta kudu Cyril Ramaphosa a Pretoria, hedkwatar kasar. Yayin ganawar tasu, shugabannin biyu sun jinjinawa zumunci dake tsakanin kasashen biyu, tare da cimma matsaya kan raya dangantakar abota bisa manyan tsare-tsare a dukkan fannoni a sabon karni, da kara tuntuba tsakanin manyan jami'an bangarori daban, da zurfafa amince da juna a fannin siyasa, da yin musanyar ra'ayi kan raya kasa, da sa kaimi ga hadin kai, da zurfafa mu'ammalar al'adu, ta yadda jama'ar kasashen biyu za su amfana. (Amina Xu)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China