in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Xi Jinping ya gana da Firaministan Faransa Edouard Philippe
2018-06-25 13:17:49 cri

Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya gana a yau Litinin, da Firaministan Faransa Edouard Philippe a nan birnin Beijing, inda ya ce a shirye kasar Sin take, ta yi aiki da Faransa wajen kara bunkasa muhimmiyar dangantakar dake tsakanin kasashen biyu.

A cewar Xi Jinping, duniya a yanzu na fuskantar sauye-sauye masu sarkakiya, yana mai cewa kasar Sin ta shiryawa aiki da Faransa ta yadda dangantakarsu za ta ci gaba da zama abun misali ta fuskar mutuntawa da morar juna da musaya da koyo da koyarwa a tsakaninsu. (Fa'iza Mustapha)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China