in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Sin za ta ci gaba da bude kofa ga kasashen ketare
2018-05-16 20:22:34 cri

Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Lu Kang, ya bayyana yau Laraba a nan birnin Beijing cewa, kasar Sin za ta ci gaba da bude kofarta ga kasashen ketare, da kara azama wajen aiwatar da shawarar "ziri daya da hanya daya" yadda ya kamata, a kokarin ganin kasashen duniya sun ci gajiyar shawarar.

A ranar 15 ga wata, kasashen Sin da Trinidad da Tobago, suka daddale wasu bayanai, game da kara azama kan aiwatar da shawarar "ziri daya da hanya daya". (Tasallah Yuan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China