in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Mataimakin firaministan Sin ya isa Washington don tattaunawa da bangaren Amurka
2018-05-16 13:27:33 cri

A jiya Talata da rana ne manzon musamman na shugaban kasar Sin Xi Jinping, kana mataimakin firaministan kasar Liu He ya isa birnin Washington, don tattauna batutuwan tattalin arziki da cinikayya da bangaren Amurka bisa gayyatar mahakuntan na Amurka.

Liu wanda har ila mamba ne a hukumar siyasa ta kwamitin koli na JKS shi ne yake jagorantar tawagar kasar Sin wadda ta kunshi mambobi daga manyan sassan tattalin arzikin kasar a wannan tattaunawa.(Ibrahim)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China