Firaministan kasar Singapore Lee Hsien Loong:Shugaban kasar Sin ya sake jaddada karfafa yin gyare-gyare a gida da bude kofa ga kasashen waje, ya kuma sanar da matakan da za a dauka ta fannonin hada-hadar kudi, da kare hakkin mallakar ilmi da kuma kara shigowa da kayayyaki daga kasashen ketare, wadanda suka shaida cewa, kasar Sin za ta ci gaba da bin manufarta ta bude kofa.