Shugabar hukumar ba da lamuni ta duniya ta IMF Christine Lagarde:Kasar Sin na habaka bude kofa ga kasashen ketare a fannonin inshora, motoci, hada-hadar kudi da dai sauransu, kana tana kara karfin kiyaye ikon mallakar ilmi, tare kuma da kara samar da adalcin muhallin cinikayya. Wadannan manufofi za su amfana wa bangarori daban daban na Sin da ketare.