in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Xi ya yi shawarwari da takwaransa na Namibiya
2018-03-30 11:02:43 cri

Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da takwaransa na kasar Namibiya wanda ke ziyara a kasar Sin, jiya Alhamis a nan birnin Beijing. Wannan shi ne karo na biyu da shugaba Xi ya gana da shugaban kasar Afirka a cikin mako guda da ya gabata, inda a ranar 22 ga wannan wata, ya gana da takwaransa na kasar Kamaru Paul Biya a nan Beijing.

Yayin ganawar tsakaninsa da shugaba Hage Geingob na Namibiya, Xi ya bayyana cewa, babbar moriyar kasar Sin da ta kasashen Afirka suna dogara ne da juna, a don haka ya kamata sassan biyu su yi kokari tare domin karfafa hadin gwiwar dake tsakaninsu.(Jamila)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China